Explicit

Har Yanzu Yara Na Dauke Da Tabon Kisan Kiyashin Da Aka Yi A Zaria
Explicit

Birbishin Rikici by HumAngle

Episode notes

Yaran ‘yan kungiyar Islamic Movement of Nigeria (IMN) da sojoji suka kai wa hari gidan Ibrahim El-Zakzaky, har yanzu suna da tabo na kisan kiyashin da akayi shekaru bayan harin. A cikin wannan shirin, za mu kalli fadace-fadacen tunani da firgici da aka tilasta wa wadannan yara shiga bayan sun shaida mutuwar ‘yan uwansu. 

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuciya: Tracy-Allen Ezechukwu

Muryoyin shiri: Zubaida Baba Ibrahim, Hawwa Mohammed, Hajara Ibrahim, Khadija Gidado, Umar Yandaki

Fassara: Ruqayya Saeed

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida