Esplicito
An Kone Musu Gida, An Kone Duk Burikansu
Note sull'episodio
A shiri na yau, zamu ba da labarin Rukayya Saidu, wata uwa mai yara biyu da aka kona gidanta a Kaku, amma tana sake gina rayuwarta yanzu a Kajuru, Arewa maso Yammacin Najeriya.
Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed
Muryoyin Shiri: Khadija Gidado Fassara: Rukayya Saeed
Edita: Aliyu Dahiru
Furodusa: Khadija Gidado
Babban Furodusa: Anthony Asemota
Babban Mashiryi: HumAngle Media