Esplicito

Shi Ya Yi Mata Fyade Kuma Yake Tsokanarta Akai
Esplicito

Birbishin Rikici di HumAngle

Note sull'episodio

Wataƙila mutanen da suka rasa matsugunansu sun riga sun yi asara mai yawa saboda tashe-tashen hankula a arewa maso gabashin Najeriya, ‘yan uwansu, gidajensu, rayuwarsu, hankalinsu… Ta hanyar abubuwan da Hauwa, 14, da Adama, 22, za mu ga yadda yake da wuya a sami adalci ga wadanda aka yi wa fyade da kuma yadda rayuwarsu ta canza ba tare da jin dadi ba bayan cin zarafi.

Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed

Marubuciya: Aisha Tijjani Jidda

Muryoyin Shiri: Khadija Gidado, Sabiqah Abdul-Ghaniy, Hauwa Abubakar Saleh

Fassara: Rukayya Saeed   

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: HumAngle Media