Birbishin RikiciExplícito

por HumAngle

Kokarin nutsawa cikin wahalhalun da mutanen da ke zaune a yankunan da ake fama da tashe-tashen hankula ke fuskanta, yawanci yakan zo ne kawai ta fuskar kididdiga; Birbishin Rikici wani shiri ne na mako-mako akan waɗannan labarun sirri na wadanda rikici da tashin hankali suka shafa da HumAngle ke kawo muku.

Episodios del podcast

  • Temporada 1

  • Daren Tashin Hankali

    Explícito

    Daren Tashin Hankali

    Explícito

    A cikin dare a cikin watan Disamba, 'yan ta'adda sun kai hari kan wata karamar al'umma a garin Gombe da ke arewa maso gabashin Najeriya, inda suka bar gidaje a kone! Wannan shirin na #BirbishinRikici ya ba da labarin wata mata mai suna Tabitha mai shekaru 58, wadda ta rasu a daren.

  • Sau Goma Sha Uku Tana Gudun Hijira

    Explícito

    Sau Goma Sha Uku Tana Gudun Hijira

    Explícito

    Sakamakon tashe-tashen hankula a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya, an tilasta wa Binta Bukar mai shekaru 54 yin kaura sau 13. Wannan shirin na #BirbishinRikici ya ba da labarin gudun hijirar da ta yi, da asarar gida, da 'ya'yanta guda biyu.

  • Shekaru Goma Sha Daya A Daure

    Explícito

    Shekaru Goma Sha Daya A Daure

    Explícito

    Wannan shirin #BirbishinRikici ya ba da labarin Aisha, wacce kamar mijinta, sojojin Najeriya suka kama. Ta yi shekara 11 tana a tsare ba tare da jin ko ganin ’ya’yanta da al’umma ba. Yanzu ta sami 'yanci, tana gwagwarmayar sake shiga cikin al'umma. Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed Marubuciya: Sabiqah Bello Muryoyin Shiri: Sabiqah Bello Fassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Alamin Umar Babban Furodusa: Anthony Asemota Babban Mashiryi: HumAngle Media

  • Rashin Mahaifiya Yayin Rikici

    Explícito

    Rashin Mahaifiya Yayin Rikici

    Explícito

    Pwajeldi Lazarus ‘yar shekara 19 ta rasa mahaifiyarta sakamakon rikicin manoma da makiyaya a Numan da ke arewa maso gabashin Najeriya. Wannan shirin na #BIRBISHINRIKICI ya ba da labarin rabuwar Pwajeldi da mahaifiyarta. Yayin da take rayuwa tare da raɗaɗin harin, tana kuma baƙin cikin rasa wacce hankalin ta yafi kwanciya da. Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed Marubuciya: Sabiqah Bello Muryoyin Shiri: Sabiqah Bello Fassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija Gidado Babban Furodusa: Anthony Asemota Babban Mashiryi: HumAngle Media

  • Rayuwar Manomiya A Arewa Maso Yammacin Najeriya

    Explícito

    Rayuwar Manomiya A Arewa Maso Yammacin Najeriya

    Explícito

    Mata a Arewa maso yammacin Najeriya sun dena zuwa gona domin ciyar da iyalinsu. Wannan ya faru ne saboda yan ta’adda na zuwa su yi musu fashi kuma su kashe wasu. Sakamakon haka ya janyo ba su da abin dogaro wajen ciyar da iyalinsu a yanzu. Mai Gabatarwa: Rukayya Saeed Marubuci: Abubakar Gumi Muryoyin Shiri: Khadija Gidado Fassara: Rukayya Saeed Edita: Aliyu Dahiru Furodusa: Khadija Gidado Babban Furodusa: Anthony Asemota Babban Mashiryi: HumAngle Media