Explicit
Sun Rabu A Zahiri Amma Zuciyarsu Na Hade
Explicit
Birbishin Rikici by HumAngle
Episode notes
Adamu da Rahmatu suna soyayya da juna tun kafin kafa kungiyar ta'addanci na Boko Haram fiye da shekaru goma da suka wuce. Shekaru da dama da suka tsere daga gidajensu sakamakon tashin hankalin, har yanzu suna fama da illoli da rikicin da Boko Haram ya haifar.
Mai gabatarwa: Rukayya Saeed
Marubuciya: Zubaida Baba Ibrahim
Muryoyin shiri: Zubaida Baba Ibrahim, Aliyu Dahiru
Fassara: Rukayya Saeed
Edita: Aliyu Dahiru
Furodusa: Khadija Gidado
Babban Furodusa: Anthony Asemota
Babban Mashiryi: Ahmad Salkida