Explicit

Me Ya Faru Da Bukar Mandara?
Explicit

Birbishin Rikici by HumAngle

Episode notes

Halimah Abba batasan inda mijinta yake ba. Bayan sun yi gudun hijira sakamakon rikicin Boko Haram a shekarar 2015, Bukar ya je Yola ne domin ya samu aikin yi da kuma shirya musu inda zasu zauna. Ya kira Halimah ya ce ya iso lafiya. 

Mai gabatarwa: Ruqayya Saeed

Marubuci: Kunle Adebajo

Muryoyin shiri: Khadija Gidado

Fassara: Rukayya Saeed   

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida