Explicit

Lokacin Da Farin Cikin Mahaifiya Ya Gushe
Explicit

Birbishin Rikici by HumAngle

Episode notes

A wani lokacin, Amsa ta  na ba kanta lefin abun da ya faru da danta. A can Kamaru, L7 ya so ya ci gaba da zama a kasar kuma ya yi wa me gidan sa aiki. Amma babban yayansa, Musa, ya rasu a can bayan gajeriyar rashin lafiya, Amsa ta ga hakan a matsayin mugun abu. Don haka ta dage kowa ya koma Najeriya. 

Mai gabatarwa: Rukayya Saeed

Marubuciya: Kunle Adebajo

Muryoyin shiri: Khadija Gidado

Fassara: Rukayya Saeed   

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida