Matan Da Yan Ta’adda Suka Mayar d...
Explicit

Matan Da Yan Ta’adda Suka Mayar da Su Zawarawa

Explicit

Birbishin Rikici by HumAngle

Episode notes

Yawancin al’ummomi da rikicin tada kayar baya ya shafa a yankunan arewa maso yammacin Najeriya, sukan dogara da jami’an ‘yan banga wajen kare kansu. A cikin wannan shirin, mun ba da labarin zawarawan da mazajensu suka mutu wajen kare al’ummarsu.

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuciya: Zubaida Baba Ibrahim

Muryoyin shiri: Khadija Gidado, Ruqayya Saeed, Hajara Ibrahim

Fassara: Zubaida Baba Ibrahim

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida