An Dawo Da Su Gida ne Ko Kuma An ...
Esplicito

An Dawo Da Su Gida ne Ko Kuma An Canja Musu Matsuguni ne?

Esplicito

Birbishin Rikici di HumAngle

Note sull'episodio

Gwamnatin jihar Borno ta kuduri aniyar mayar da ‘yan gudun hijira daga sansanonin ‘yan gudun hijira zuwa sabbin wuraren tsugunar da jama’a ko kuma kananan hukumominsu. Duk da alkawuran samar da tsaro da abinci, shirin na sake tsugunar da jama'a ya fuskanci kalubale da dama. Da alama 'yan gudun hijirar dole ne su fuskanci wani nau'i na sabuwar rayuwa a yanzu.

Mai gabatarwa: Zubaida Baba Ibrahim

Marubuci:Kunle Adebajo

Muryoyin shiri: Umar Yandaki

Fassara: Ruqayya Saeed

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida