Explícito

Me Ya Faru Da Bukar Mandara?
Explícito

Birbishin Rikici por HumAngle

Notas del episodio

Halimah Abba batasan inda mijinta yake ba. Bayan sun yi gudun hijira sakamakon rikicin Boko Haram a shekarar 2015, Bukar ya je Yola ne domin ya samu aikin yi da kuma shirya musu inda zasu zauna. Ya kira Halimah ya ce ya iso lafiya. 

Mai gabatarwa: Ruqayya Saeed

Marubuci: Kunle Adebajo

Muryoyin shiri: Khadija Gidado

Fassara: Rukayya Saeed   

Edita: Aliyu Dahiru 

Furodusa: Khadija Gidado

Babban Furodusa: Anthony Asemota

Babban Mashiryi: Ahmad Salkida