Explícito
Me Ya Faru Da Bukar Mandara?
Explícito
Birbishin Rikici por HumAngle
Notas del episodio
Halimah Abba batasan inda mijinta yake ba. Bayan sun yi gudun hijira sakamakon rikicin Boko Haram a shekarar 2015, Bukar ya je Yola ne domin ya samu aikin yi da kuma shirya musu inda zasu zauna. Ya kira Halimah ya ce ya iso lafiya.
Mai gabatarwa: Ruqayya Saeed
Marubuci: Kunle Adebajo
Muryoyin shiri: Khadija Gidado
Fassara: Rukayya Saeed
Edita: Aliyu Dahiru
Furodusa: Khadija Gidado
Babban Furodusa: Anthony Asemota
Babban Mashiryi: Ahmad Salkida